Saturday, 27 May 2017

DANGANTAKAR HAUSAWA DA KABILAR YARBAWA A KASAR HADEJIA

A duk lokacin da aka sami mu'amala a
tsakanin mutane ko da ta dan takaitaccen lokaci ne dole a fahimci juna ta fuskar halaye ko dabi'u. Irin wannan fahimta ce ke haifar da mu'amala a tsakanin al'ummomin har ta kai ga kulla auratayya
a tsakaninsu. Haka kuma ana samun akasin haka.
Wato idan aka sami mummunar fahimta tsakanin al'ummomin biyu. Duk wadannan suna faruwa ne ta la'akarin da jama'a ke yi da halaye ko dabi'u na mafi yawan mutanen da suka kusanta da su.
Yawancin lokuta, halaye marasa kyau sun fi fitowaa fili, ba don komai ba sai don dan Adam ya fi saurin hango illa ko laifi fiye da abin yabo.
Hausawa sun ce, “laifi tudu ne.”

KABILAR YARBAWA A KASAR HADEJIA

Yarbawa dai kabila ce da ke amfani da
harshen Yarbanci wurin yin magana. Sukan kira kan su “Yoruba”. Hausawan Kasar Hadejia kuma suna kira su da Yarbawa. Namiji akan kira shi Bayarabe, mace kuma a kira ta Bayarba. Yarbawa dai mutane ne da ake samu galibi a kudancin kasar Nijeriya.

TARIHIN HADUWAR HAUSAWA DA KABILAR YARBAWA A KASAR HADEJIA.

Domin tabbatar da dugadugan kyallaro
wannan tarhin, ya zama tilas a waiwayi irin. hanyoyin da suka kawo Yarbawa Kasar Hadejia, Yarbawa sun shigo Kasar Hadejia a lokacin Sarkin Hadejia Usman a shekara ta 1925, sun shigo ne ta hanyar Jirgin Kasa dake garin Malam Madori a Kasar Hadejia. Dalilin shigowarsu kuwa shine kasuwanci, wasu daga cikinsu sun shigo da Goro Kasar Hadejia wasu kuma sun shigo da Na'urar daukar Hoto wato (Camera) wasu kuma sun ahigo da (Typewriter) wasu kuma da dama sun shigo ne neman aikin Birkilanci wato aikin Siminti.  Wasu kuma aikin Kafintane ya shigo dasu, harda masu gyaran Radio. Sannan Yarbawa suna siyan kayan abinci daga Kasar Hadejia zuwa Kasar su kamar Gishiri, Barkono, Alkama, Dawa, Gero, Masara, da dai sauransu. Wannan kenan a bangaran Kasuwanci. Dangantakar tsakanin Hausawan Kasar Hadejia da Yarbawa ta yadda har hausawan suka amince dasu amatsayin wadan da za suna yiwa hausawan aiki sannan su zama abokan kasuwancin su na yau da kullum.

A wani kaulin kuma Masana tarihi sun yi rubuce-rubuce da dama dangane da tarihin dangantakar Hausawa da Kabilar Yarbawa a kasar Hadejia Atuwo (1987) ya nuna cewa, ana iya kasa dalilan haduwar Hausawa da Yarbawa zuwa kashi hudu. Wadannan kuwa su ne: Gaba, da cinikayya, da addini.

ZUWAN TURAWA

Tun akarni na 13 zuwa na 18 sarakunan kasashen Hausa sun yi ta kai hare-hare a kasashen da Yarbawa suke zaune. Da yake al'adar kai hari ta tanadi kamo bayi don a sayar, "an sami shigowar Yarbawa kasar Hadejia" a matsayin bayin da aka
kamo. Duk wadannan abubuwan dai yaki ya haifar da su.
Ta haka ne Musulmi masu rinjaye da wadanda ba Musulmi ba marasa rinjaye mazauna kasar Hadejiya kafin mulkin mallaka suna ganin Sarkin Hadejiya nada mutukar kima kuma shugaba ne babba duk da yake suna da hakimai da dagatai masu jagorancinsu. Wanda kowa ce Kabila suna da Sarakunan su masu wakiltarsu a Majalissar Sarki, A Hadejia a kwai Sarkin Yarbawa wanda shine wakilin Yarbawa a Fada kamar yadda ko wace kabila take irin wannan Sarakunan masu wakiltarsu kuma suna karkashi umarnin Sarkin Hadejia. Mutanen Hadejiya da duk kabilun sukan hadu a kowace shekara su gudanar da bukukuwan Sallah karama da Sallah babba a Hadejiya. Ta haka al'ummar Hadejiya take cudanya da juna cikin walwala, farin cikin, nishadi, jindadi da annashuwa da sakin fuska. Kuma bisa dukkan alamu, kabilun da suke zaune a Hadejiya sun shiga juna sosai. Harma wani lokacin Sarakunan Yarbawan suna bawa Sarki shawarwari masu anfani. (Ginsau S. Ruwan Atafi 2015).
Bayan da aka fara barin yaki, irin wannan
kasuwancin ya koma kasuwancin “gwanja” a tsakanin Yarbawa da Hausawa a Kasar Hadejia. Daga cikin kayayyaki da Hausawa suke kasuwanci da Yarbawa
a Kasar Hadejia akwai kayayyakin sake sake kamar Riguna, da kere-kere, da kayan adon mata kamar Mundaye, da kayan kyalkyali iri-iri. Domin samun daurin gindi da kuma kwarjinin gudanar da kasuwancin, 'yan kasuwa Hausawa Kasar Hadejia sukan ba Sarakunan Yarbawa
kyautar Rigunan da suka ga sun dace da su. Wurin dawowa kuma sukan sawo bayi da Goro da dai sauransu. Haka dai akayi ta tafiya ana samun ci gaba ta fuskar abin saye ko sayarwa da dabarun kasuwancin har aka wayi gari Hausawa da Yarbawa a Kasar Hadejia suke cudanya da junansu suka zama abu daya ta yadda da wuya dan kallo ya iya rarrabe su in ba lafazinsu ya ji ba. Kabilar  da ba Musulmi ba suna karkashin kariya ta wannan masarauta, amma su kuma suna bayar da jizya.
Tun daga farkon kafuwar daular, Sarkin Hadejiya Malam Sambo ya dora kowace kabila daga cikin kabilun kasar a kan wani mukami na sarauta. Wannan tsari da aka ci gaba da aiwatar da shi, ya sanya jama'ar kasar sun zauna a dunkule tamkar tsintsiya domin kowace kabila ta san tana da wakilci a majalissar wannan masarauta.  (Ginsau S. Ruwan Atafi 2015).

TA FUSKAR ADDINI

Hadejiya tana da kabilu daban-daban, amma duk da haka, masarautar a cure take a waje daya. Addinin Musulunci shi ne ya dada hada su da kuma harshen Hausa wanda suke magana da shi a matsayin harshen kasa, amma Kabilar Yarbawa suna suna yin yaransu na Yarbanci a tsakaninsu. Babu ta baba cewa Addinin Musulunci shi ne Addinin da mafi yawan jama'a suke bi a wannan masarautar ta Hadejiya. Ka'idoji da dokoki da hukunce-hukunce Musulunci su ne suke tafiyar da rayuwa da ayyukan mutanen wannan kasa. Addinin Musulunci ya hada kan jama'a kuma ya samar da hanya madaidaiciya ta zaman al-umma.

TA FUSKAR AURATAYYA

TAKARDAR NADIN SARKIN HADEJIA HARUNA, DAN SARKI MUHAMMADU, DAN BUHARI 1906-1909. WANDA TURAWA SUKA NADASHI. BAYAN KAMMALA YAKIN HADEJIA DA TURAWA

24-10-1907

C. Temple, ESQ, Razdant Sokoto Province
Sokoto.

Kamar yadda na rubuto maka a TELEGIRAM dina mai Lamba 2035 da kuma amsar da kabani wacce ke dauke da zancen Takardar Nadin Sarkin Hadejia, ina mai rubuta maka fassarar wannan Takarda izuwa Harshen Turanci.

Sabon Sarkin shine da aka Nada shine Haruna dan Sarki Muhammadu dan Sarki Buhari. Shi Sarki Muhammadu shine wanda yaki yarda damu, kuma ya yaki Sojojin Sarkin Ingila.

Shine kuma wanda aka kashe lokacin ana yakin. Ya yinda za'a mikawa wannan sabon Sarki Takardar Nadin sa CAPT. HCB PHILISPS yayi masa bayanin dokokinmu dalla-dalla wanda ke kunshe a cikin ta a bai yane da manya-manya Hakiman sa da Bayinsa da Barorinsa da sauran jama'ar gari.
                                               Acting Secretary.
The Scretary
Zungeru 24th Oct. 1907.

DAN AMAR ALHAJI USMAN GINSAU ALIYU 1919 -1997

An haifi Malam Ginsau a shekarar 1919 a cikin garin Hadejia. Ya yi karatun Elementary School a Hadejia daga 1/4/1934 - 31/3/1938. Ya zama Malamin Sarkin Auyo Malam Umaru ran 1/4/1941 har zuwa 31/3/1945.

Daga nan sai ya zama babban Malamin Ofishin Galadiman Hadejia Malam Yusufu ran 5/1/1945. Ya zama Store Keeper na Hadejia Native Authority (H. N. A)  Works ran 13/11/1946 a Ofishin Wakilin Sana'a Malam Sambo.

Shi ya fara rike mukamin Development Secretary na H. N. A ran 1/6/1961. Ya na Development Secretary H. N. A ta tura shi yawon bude ido kasar Ingila (England)  ran 25/4/1963 ya dawo ran 18/5/1963.

Ya bar aikin hukuma ya yi ritaya a shekarar 1981. Allah ya ma sa sarautar Dan Amar Hakimin Kafin Hausa ran 16/12/1983, aka nada shi. Har zuwa rasuwar sa ran 19/3/1997.

Allah jiqan Dan Amar Malam Ginsau.

JAWABIN MAI-GIRMA SARKIN HADEJIA. ALHAJI HARUNA C. B. E A RANAR SALLAH ƘARAMA 22/1/1966

Bismillahi Rahamani Rahimi, Goɗiya ta tabbata ga Allah Madaukakin Sarki da ya bamu ikon taruwa a yau don muyi bukin Sallah Ƙarama (Sallar Azumi) kamar yadda muka saba yi kowane shekara.

To jama'a ina gargaɗinku da ku ƙara koƙari wajen Yaƙi da Jahilci don ku sami damar sanin abinda Duniya ke ciki, kuma ku ƙara ƙoƙarin Yaki da Lalaci don ku sami ishashshen abinci da abin buƙata, kuma ina so ku daina almubarzaranci da ɓarnata kuɗin jama'a ba ta hanyar da ya kamata ba, mutumin da aka sameshi da irin wannan laifi shima za'ayi masa horo mai tsanani. Har yanzu dai jama'a ina gargaɗinku da ku kiyaye zaman lafiya da haɗa kai domin sai da haɗa kai sannan zamu sami damar ciyadda ƙasarmu gaba. Daga ƙarshe jama'a ina roƙon Allah Maɗaukakin Sarki ya bamu lafiya , zama lafiya tare da wadata. Kuma ina roƙon Allah ya kaiku gidajenku lafiya ku sami iyalinku lafiya, amin.

Kafin na gama jawabina jama'a ina roƙonku da cewa daga yanzu ina so ku kwantadda hankalinku ku zauna lafiya ba tare da wani hargitsi ba. Daga nan ba da daɗewa ba wannan sabon Gwamna na Gwamnatin Soja ta Nigeria ta Arewa tare da Sakataransa zasu bi dukan N.A don su baiyanawa jama'a halin da ake ciki na wannan hali.

JAWABIN MAI-GIRMA SARKIN HADEJIA. ALHAJI HARUNA C. B. E A RANAR SALLAH ƘARAMA 22/1/1966

Bismillahi Rahamani Rahimi, Goɗiya ta tabbata ga Allah Madaukakin Sarki da ya bamu ikon taruwa a yau don muyi bukin Sallah Ƙarama (Sallar Azumi) kamar yadda muka saba yi kowane shekara.

To jama'a ina gargaɗinku da ku ƙara koƙari wajen Yaƙi da Jahilci don ku sami damar sanin abinda Duniya ke ciki, kuma ku ƙara ƙoƙarin Yaki da Lalaci don ku sami ishashshen abinci da abin buƙata, kuma ina so ku daina almubarzaranci da ɓarnata kuɗin jama'a ba ta hanyar da ya kamata ba, mutumin da aka sameshi da irin wannan laifi shima za'ayi masa horo mai tsanani. Har yanzu dai jama'a ina gargaɗinku da ku kiyaye zaman lafiya da haɗa kai domin sai da haɗa kai sannan zamu sami damar ciyadda ƙasarmu gaba. Daga ƙarshe jama'a ina roƙon Allah Maɗaukakin Sarki ya bamu lafiya , zama lafiya tare da wadata. Kuma ina roƙon Allah ya kaiku gidajenku lafiya ku sami iyalinku lafiya, amin.

Kafin na gama jawabina jama'a ina roƙonku da cewa daga yanzu ina so ku kwantadda hankalinku ku zauna lafiya ba tare da wani hargitsi ba. Daga nan ba da daɗewa ba wannan sabon Gwamna na Gwamnatin Soja ta Nigeria ta Arewa tare da Sakataransa zasu bi dukan N.A don su baiyanawa jama'a halin da ake ciki na wannan hali.

JAWABIN MAI GIRMA SARKI USMAN HARUNA II RANAR BASHI LAMBAR GIRMA TA SARKIN TURAI RAN LITININ 10/4/1941 DA ƘARFE 10 NA SAFE.

Aunika yami ana wabika wabihi nasta'inu

Godiya ta tabbata ga Allah, ya ku jama'a ta wannan taro ku saurara kuji jawabina Ni Sarkin Haɗejia Usman ɗan Sarkin Haɗejia Malam Haruna na II. Ina godiya ga Allah da ma'aikinsa ina kuma godiya ga Sarkin Turai, Joji na shidda tare da murna bisa ga samun wannan Lamba wanda ake kira (KING'S MEDAL for AFRICAN CHIEFS) ta girma daya sa aka bani, na godewa Gwamnan Nigeria da chifkamashena, tare da Rizidant Kano da kuma D.O na Haɗejia, saboda kokarin da sukayi mana na samun wannan lamba ta girma, abin farin cikine ƙwarai gareni ni da jama'ata duka muna fata Allah ya inganta mulkin Sarkin Turai ya kuma samun nasara bisa wannan uƙuba dake gudane, wadda Hittiler ya tadda tsakaninsu Jamus da Mulkin Turai, da sauran ƙasashen cikin duniya, Allah ya kiyayemu da jama'ar adalci muga bayan mazaluntane nazi Jamus Iyalin Hittiler. Allah ya kiyayemu ya bamu alheri Allahu amin.

Thursday, 11 May 2017

Full list of all 371 Tribes in Nigeria States where they Originate

Nigeria is made up of several ethnic groups, majority of which are the Igbo, Hausa and the Yoruba.  Within these ethnic groups are several tribes numbering 371. However, the multi-tribal nature of Nigeria may put someone at a loss, especially when such tribes begin to display their unique culture, dialect, etc. To this end, a full list of the 371 tribes in Nigeria is provide for better understanding of the beautiful and united country called Nigeria.

1 Abayon -Cross River
2 Abua (Odual) -Rivers
3 Achipa (Achipawa) -Kebbi
4 Adim -Cross River
5 Adun -Cross River
6 Affade -Yobe
7 Afizere -Plateau
8 Afo -Plateau
9 Agbo -Cross River
10 Akaju-Ndem (Akajuk) -Cross River
11 Akweya-Yachi -Benue
12 Alago (Arago) -Piateau
13 Amo -Plateau
14 Anaguta -Plateau
15 Anang -Akwa lbom
16 Andoni -Akwa lbom, Rivers
17 Angas -Bauchi, Jigawa, Plateau
18 Ankwei -Plateau
19 Anyima -Cross River
20 Attakar (ataka) -Kaduna
21 Auyoka (Auyokawa) -Jigawa
22 Awori -Lagos, Ogun
23 Ayu -Kaduna
24 Babur -Adamawa, Bomo, Taraba, Yobe
25 Bachama -Adamawa
26 Bachere -Cross River
27 Bada -Plateau
28 Bade -Yobe
29 Bahumono -Cross River
30 Bakulung -Taraba
31 Bali -Taraba
32 Bambora (Bambarawa) -Bauchi
33 Bambuko -Taraba
34 Banda (Bandawa) -Taraba
35 Banka (Bankalawa) -Bauchi
36 Banso (Panso) -Adamawa
37 Bara (Barawa) -Bauchi
38 Barke -Bauchi
39 Baruba (Barba) -Niger
40 Bashiri (Bashirawa) -Plateau
41 Bassa -Kaduna, Kogi, Niger, Plateau
42 Batta -Adamawa
43 Baushi -Niger
44 Baya -Adamawa
45 Bekwarra -Cross River
46 Bele (Buli, Belewa) -Bauchi
47 Betso (Bete) -Taraba
48 Bette -Cross River
49 Bilei -Adamawa
50 Bille -Adamawa
51 Bina (Binawa) -Kaduna
52 Bini -Edo
53 Birom -Plateau
54 Bobua -Taraba
55 Boki (Nki) -Cross River
56 Bkkos -Plateau
57 Boko (Bussawa, Bargawa) -Niger
58 Bole (Bolewa) -Bauchi, Yobe
59 Botlere -Adamawa
60 Boma (Bomawa, Burmano) -Bauchi
61 Bomboro -Bauchi
62 Buduma -Borno, Niger
63 Buji -Plateau
64 Buli -Bauchi
65 Bunu -Kogi
66 Bura -Adamawa
67 Burak -Bauchi
68 Burma (Burmawa) -Plateau
69 Buru -Yobe
70 Buta (Butawa) -Bauchi
71 Bwall -Plateau
72 Bwatiye -Adamawa
73 Bwazza -Adamawa
74 Challa -Plateau
75 Chama (Chamawa Fitilai) -Bauchi
76 Chamba -Taraba
77 Chamo -Bauchi
78 Chibok (Chibbak) -Yobe
79 Chinine -Borno
80 Chip -Plateau
81 Chokobo -Plateau
82 Chukkol -Taraba
83 Daba -Adamawa
84 Dadiya -Bauchi
85 Daka -Adamawa
86 Dakarkari -Niger, Kebbi
87 Danda (Dandawa) -Kebbi
88 Dangsa -Taraba
89 Daza (Dere, Derewa) -Bauchi
90 Degema -Rivers
91 Deno (Denawa) -Bauchi
92 Dghwede -Bomo
93 Diba -Taraba
94 Doemak (Dumuk) -Plateau
95 Ouguri -Bauchi
96 Duka (Dukawa) -Kebbi
97 Duma (Dumawa) -Bauchi
98 Ebana (Ebani) -Rivers
99 Ebirra (lgbirra) -Edo, Kogi, Ondo
100 Ebu -Edo, Kogi
101 Efik -Cross River
102 Egbema -Rivers
103 Egede (lgedde) -Benue
104 Eggon -Plateau
105 Egun (Gu) -Lagos,Ogun
106 Ejagham -Cross River
107 Ekajuk -Cross River
108 Eket -Akwa Ibom
109 Ekoi -Cross River
110 Engenni (Ngene) -Rivers
111 Epie -Rivers
112 Esan (Ishan) -Edo
113 Etche -Rivers
114 Etolu (Etilo) -Benue
115 Etsako -Edo
116 Etung -Cross River
117 Etuno -Edo
118 Palli -Adamawa
119 Pulani (Pulbe) -Bauchi, Borno, Jigawa , Kaduna, Kano, Katsina, Kebbi , Niger, Sokoto, Taraba, Yobe, etc.
120 Fyam (Fyem) -Plateau
121 Fyer(Fer) -Plateau
122 Ga’anda -Adamawa
123 Gade -Niger
124 Galambi -Bauchi
125 Gamergu-Mulgwa -Borno
126 Qanawuri -Plateau
127 Gavako -Borno
128 Gbedde -Kogi
129 Gengle -Taraba
130 Geji -Bauchi
131 Gera (Gere, Gerawa) -Bauchi
132 Geruma (Gerumawa) -Plateau
133 Geruma (Gerumawa) -Bauchi
134 Gingwak -Bauchi
135 Gira -Adamawa
136 Gizigz -Adamawa
137 Goernai -Plateau
138 Gokana (Kana) -Rivers
139 Gombi -Adamawa
140 Gornun (Gmun) -Taraba
141 Gonia -Taraba
142 Gubi (Gubawa) -Bauchi
143 Gude -Adamawa
144 Gudu -Adamawa
145 Gure -Kaduna
146 Gurmana -Niger
147 Gururntum -Bauchi
148 Gusu -Plateau
149 Gwa (Gurawa) -Adamawa
150 Gwamba Adamawa
151 Gwandara -Kaduna, Niger, Plateau
152 Gwari (Gbari) -Kaduna, Niger, Abuja, Plateau 153 Gwom -Taraba
154 Gwoza (Waha) -Borno
155 Gyem -Bauchi
156 Hausa: -Bauchi, Borno, Jigawa, Kaduna,Kano, Kastina, Kebbi, Niger,Taraba, Sokoto, Zamfara etc 157 Higi (Hig) -Borno, Adamawa
158 Holma -Adamawa
159 Hona -Adamawa
160 Ibeno -Akwa lbom
161 Ibibio -Akwa lbom
162 Ichen -Adamawa
163 Idoma -Benue, Taraba
164 Igalla -Kogi
165 lgbo: -Abia, Anambra, Benue, Delta, Ebonyi,Enugu, Imo, Rivers
166 ljumu -Kogi
167 Ikorn -Cross River
168 Irigwe -Plateau
169 Isoko -Delta
170 lsekiri (Itsekiri) -Delta
171 lyala (lyalla) -Cross River
172 lzondjo -Bayelsa, Delta, Ondo, Rivers
173 Jaba -Kaduna
174 Jahuna (Jahunawa) -Taraba
175 Jaku -Bauchi
176 Jara (Jaar Jarawa Jarawa-Dutse) -Bauchi
177 Jere (Jare, Jera, Jera, Jerawa) -Bauchi, Plateau
178 Jero -Taraba
179 Jibu -Adamawa
180 Jidda-Abu -Plateau
181 Jimbin (Jimbinawa) -Bauchi
182 Jirai -Adamawa
183 Jonjo (Jenjo) -Taraba
184 Jukun -Bauchi, Benue,Taraba, Plateau
185 Kaba(Kabawa) -Taraba
186 Kadara -Taraba
187 Kafanchan -Kaduna
188 Kagoro -Kaduna
189 Kaje (Kache) -Kaduna
190 Kajuru (Kajurawa) -Kaduna
191 Kaka -Adamawa
192 Kamaku (Karnukawa) -Kaduna, Kebbi, Niger 193 Kambari -Kebbi, Niger
194 Kambu -Adamawa
195 Kamo -Bauchi
196 Kanakuru (Dera) -Adamawa, Borno
197 Kanembu -Borno
198 Kanikon -Kaduna
199 Kantana -Plateau
200 Kanuri -Kaduna, Adamawa, Borno, Kano,Niger, Jigawa, Plateau, Taraba, Yobe
201 Karekare (Karaikarai) -Bauchi, Yobe
202 Karimjo -Taraba
203 Kariya -Bauchi
204 Katab (Kataf) -Kaduna
205 Kenern (Koenoem) -Plateau
206 Kenton -Taraba
207 Kiballo (Kiwollo) -Kaduna
208 Kilba -Adamawa
209 Kirfi (Kirfawa) -Bauchi
210 Koma -Taraba
211 Kona -Taraba
212 Koro (Kwaro) -Kaduna, Niger
213 Kubi (Kubawa) -Bauchi
214 Kudachano (Kudawa) -Bauchi
215 Kugama -Taraba
216 Kulere (Kaler) -Plateau
217 Kunini -Taraba
218 Kurama -Jigawa, Kaduna, Niger, Plateau
219 Kurdul -Adamawa
220 Kushi -Bauchi
221 Kuteb -Taraba
222 Kutin -Taraba
223 Kwalla -Plateau
224 Kwami (Kwom) -Bauchi
225 Kwanchi -Taraba
226 Kwanka (Kwankwa) -Bauchi, Plateau
227 Kwaro -Plateau
228 Kwato -Plateau
229 Kyenga (Kengawa) -Sokoto
230 Laaru (Larawa) -Niger
231 Lakka -Adamawa
232 Lala -Adamawa
233 Lama -Taraba
234 Lamja -Taraba
235 Lau -Taraba
236 Ubbo -Adamawa
237 Limono -Bauchi, Plateau
238 Lopa (Lupa, Lopawa) -Niger
239 Longuda (Lunguda) -Adamawa, Bauchi
240 Mabo -Plateau
241 Mada -Kaduna, Plateau
242 Mama -Plateau
243 Mambilla -Adamawa
244 Manchok -Kaduna
245 Mandara (Wandala) -Borno
246 Manga (Mangawa) -Yobe
247 Margi (Marghi) -Adamawa, Borno
248 Matakarn -Adamawa
249 Mbembe -Cross River, Enugu
250 Mbol -Adamawa
251 Mbube -Cross River
252 Mbula -Adamawa
253 Mbum -Taraba
254 Memyang (Meryan) -Plateau
255 Miango -Plateau
256 Miligili (Migili) -Plateau
257 Miya (Miyawa) -Bauchi
258 Mobber -Borno
259 Montol -Plateau
260 Moruwa (Moro’a, Morwa) -Kaduna
261 Muchaila -Adamawa
262 Mumuye -Taraba
263 Mundang -Adamawa
264 Munga (Mupang) -Plateau
265 Mushere -Plateau
266 Mwahavul (Mwaghavul) -Plateau
267 Ndoro -Taraba
268 Ngamo -Bauchi, Yobe
269 Ngizim -Yobe
270 Ngweshe (Ndhang.Ngoshe-Ndhang) -Adamawa, Borno
271 Ningi (Ningawa) -Bauchi
272 Ninzam (Ninzo) -Kaduna, Plateau
273 Njayi -Adamawa
274 Nkim -Cross River
275 Nkum -Cross River
276 Nokere (Nakere) -Plateau
277 Nunku -Kaduna, Plateau
278 Nupe -Niger
279 Nyandang -Taraba
280 Ododop Cross River
281 Ogori -Kwara
282 Okobo (Okkobor) -Akwa lbom
283 Okpamheri -Edo
284 Olulumo -Cross River
285 Oron -Akwa lbom
286 Owan -Edo
287 Owe -Kwara
288 Oworo -Kwara
289 Pa’a (Pa’awa Afawa) -Bauchi
290 Pai -Plateau
291 Panyam -Taraba
292 Pero -Bauchi
293 Pire -Adamawa
294 Pkanzom -Taraba
295 Poll -Taraba
296 Polchi Habe -Bauchi
297 Pongo (Pongu) -Niger
298 Potopo -Taraba
299 Pyapun (Piapung) -Plateau
300 Qua -Cross River
301 Rebina (Rebinawa) -Bauchi
302 Reshe -Kebbi, Niger
303 Rindire (Rendre) -Plateau
304 Rishuwa -Kaduna
305 Ron -Plateau
306 Rubu -Niger
307 Rukuba -Plateau
308 Rumada -Kaduna
309 Rumaya -Kaduna
310 Sakbe -Taraba
311 Sanga -Bauchi
312 Sate -Taraba
313 Saya (Sayawa Za’ar) -Bauchi
314 Segidi (Sigidawa) -Bauchi
315 Shanga (Shangawa) -Sokoto
316 Shangawa (Shangau) -Plateau
317 Shan-Shan -Plateau
318 Shira (Shirawa) -Kano
319 Shomo -Taraba
320 Shuwa -Adamawa, Borno
321 Sikdi -Plateau
322 Siri (Sirawa) -Bauchi
323 Srubu (Surubu) -Kaduna
324 Sukur -Adamawa
325 Sura -Plateau
326 Tangale -Bauchi
327 Tarok -Plateau, Taraba
328 Teme -Adamawa
329 Tera (Terawa) -Bauchi, Bomo
330 Teshena (Teshenawa) -Kano
331 Tigon -Adamawa
332 Tikar -Taraba
333 Tiv -Benue, Plateau, Taraba and Nasarawa 334 Tula -Bauchi
335 Tur -Adamawa
336 Ufia -Benue
337 Ukelle -Cross River
338 Ukwani (Kwale) -Delta
339 Uncinda -Kaduna, Kebbi, Niger, Sokoto
340 Uneme (Ineme) -Edo
341 Ura (Ula) -Niger
342 Urhobo -Delta
343 Utonkong -Benue
344 Uyanga -Cross River
345 Vemgo -Adamawa
346 Verre -Adamawa
347 Vommi -Taraba
348 Wagga -Adamawa
349 Waja -Bauchi
350 Waka -Taraba
351 Warja (Warja) -Jigawa
352 Warji -Bauchi
353 Wula -Adamawa
354 Wurbo -Adamawa
355 Wurkun -Taraba
356 Yache -Cross River
357 Yagba -Kwara
358 Yakurr (Yako) -Cross River
359 Yalla -Benue
360 Yandang -Taraba
361 Yergan (Yergum) -Plateau
362 Yoruba -(Kwara, Lagos, Ogun, Ondo, Oyo, Osun, Ekiti, Kogi)
363 Yott -Taraba
364 Yumu -Niger
365 Yungur -Adamawa
366 Yuom -Plateau 367 Zabara -Niger
368 Zaranda -Bauchi
369 Zarma (Zarmawa) -Kebbi
370 Zayam (Zeam) -Bauchi
371 Zul (Zulawa) –Bauchi

Wednesday, 10 May 2017

8 most powerful traditional rulers in Nigeria, number 1 would wow you

Apparently, the Ooni of Ife tried to greet the Oba of Lagos, and the latter shoved his greetings aside.

The gesture by the Lagos Oba, set many tongues wagging.

Nigeria is a democratic nation, however, theocracy and monarchy still has a great hold on how certain people see things and the way certain communities operate.

Kings and monarchs are still given their due respect in Nigeria, especially because they can change the course of the tides politically.

Below is a list of the 8 most powerful traditional rulers in Nigeria. We have termed them powerful in that, when they speak, both the people and the government pay attention.

They are highly revered, and really loved by their people.

8. Obi of Onitsha

He would have been extremely powerful, but for the fact that like the old adage goes, "Igbos have no King".

The post of Obi of Onitsha is recognized by the state and federal government.

Though he is the traditional leader of Onitsha in Anambra state, he is still regarded as a representative of the Igbo people.

Igwe Nnayelugo Alfred Nnaemeka Achebe currently sits on the throne.

He was born on 14 May, 1941, he had his coronation on the 3rd of June, 2002 and has since then contributed significantly to the development of his people.

7. Oba of Lagos

For some very good reasons, there are some who would argue that this name turns up here. However, there is no way one can talk about Nigeria without its biggest economic hub-Lagos.

The Oba of Lagos is very essential factor when in comes to the operation of affairs in Nigeria's number 1 metropolitan city.

Though he holds no political power, the Oba of Lagos is usually sought for counsel and sponsorship by politicians.
The King of Lagos is the traditional and ceremonial head of Lagos, a historical Yoruba kingdom that went on to become one of the largest cities in Africa after first giving its name to Lagos state, the acknowledged financial heart of contemporary Nigeria.


The reigning Oba of Lagos is his Royal Highness Oba Rilwan Babatunde Osuolale Aremu Akiolu I who was took up the crown of king in 2003. He is also known as the Eleko of Eko.
6. Olu of Warri
His throne is based in the the Niger-Delta town of Warri in Delta state.The Kingdom of Warri holds tight to certain traditions that makes it one to reckon with even in modern times.
The Olu of Warri is the head of the Itsekiri people and the position is currently held by Godwin Toju Emiko who had his coronation on the 2nd of May, 1987.
A lawyer by profession and the second university graduate to ascend the great throne of Warri Kingdom.Emiko was made a member of the Warri Traditional Council since 1983 and was also a Member of Warri Local Government Council, where he served in several capacities.
5. Alaafin of Oyo
Beyond a king with numerous wives, is the Alaafin of Oyo, a monarch who is highly revered in all of Yorubaland.
The position of the Alaafin of Oyo is one of the most powerful and influential monarchical titles to be attained in Nigeria.
The current Alaafin of Oyo is Lamidi Olayiwola Adeyemi III and he ascended the throne in 1970 succeeding Alaafin Gbadegesin Ladigbolu II.So powerful is the position of the Alaafin of Oyo that until 2011, Oba lamidi Adeyemi III was the permanent chairman of the council of Obas and chiefs in Oyo state.He was however relieved of the position as chairman, by the former governor of Oyo State, Adebayo Alao-Akala.


4. Oba of Benin
At some point in Nigerian history, the Oba of Benin was seen as a god, and not a mere mortal.


There is a myth according to the tradition of the Benin people, a king never sets his eyes on his first son. Reason being that, even at birth, the son is King, hence he must be taken away from the palace, for no two kings can rule one kingdom.
The Oba of Benin, or Omo N’Oba, is the traditional ruler of the Edo people and head of the historic Eweka dynasty of the  Kingdom.
The 39th Oba of Benin Kingdom and the 70th ruler in the Ogiso dynastywas crowned on Thursday, October 20, 2016.On that day, the crown prince Eheneden Erediauwa was coronated.
3. Sultan of Sokoto
One of the chief monarchs in the north is the one with the official title "Sultan of Sokoto".It also includes the title “Amir-ulMomineen”.The post has become increasingly ceremonial since British rule, but the position of Sultan, still carries a lot of weight with Fulani and Hausa people from northern Nigeria.


The current Sultan of Sokoto is Sultan Muhammadu Sa’ad Abubakar IV and he is the 20th Sultan of Sokoto.He took the mantle of leadership following the death of his brother, Muhammadu Maccido who lost his life in the unfortunate ADC Airlines Flight 53 crash.
The position accords him the honour of being considered the spiritual leader of Nigeria’s 70 million Muslims which is roughly 50 percent of the nation’s population.
2. Ooni of Ife
The Ọọ̀ni of Ilé-Ifẹ̀ is the traditional ruler of Ile-Ife.
Ife refers to the people of a great Yoruba city called Ile-Ife.It is a dynasty that goes way back hundreds of years. Ile-ife is an acient city in southwest Nigeria and currently sitting on the throne is the reigning Ọọ̀ni Adeyeye Enitan Ogunwusi Ojaja II.


Born on the 17th of October, 1974, he succeeded the late Oba Okunade Sijuwade, who died on July 28, 2015.He was crowned on 26 October 2015. Very influential is the position of the Ooni of Ife., On June 12, 2016, Ọọni was presented with the key of the City of Sumerset, Franklin Township in New Jersey and honoured with the proclamation of the town of Franklin alongside his wife, Olori Wuraola Ogunwusi, the Yeyelua.
1. Emir of Kano
The Emir of Kano is the head of the Kano Emirate which was formed in 1805.According to history, the Emirate was formed during the Fulani Jihad, when the old Hausa Sultante of Kano became subject to the Sokoto Caliphate.


His Royal Highness Mallam Muhammad Sanusi II is the current Emir of Kano after succeeding Alhaji Dr. Ado Abdullahi Bayero who ascended the throne in 1963 and ruled till his death on June 6, 2014.Malam Sanusi before his ascension to the throne was a successful banker and the former Governor of the Central Bank of Nigeria.The Banker, a global financial intelligence magazine has conferred on him two awards for the global award for Central Bank Governor of the Year, as well as for Central Bank Governor of the Year for Africa.TIME magazine also listed him on its list of most influential people of 2011.


Sanusi's voice holds a strong resonance in Nigeria. Whenever the emir speaks on national issues, both the government and the people listen keenly.In recent times, the Emir of Kano has been channeling his influence, towards changing some negative ideologies wo which many from the north, still cling unto.He has been speaking on the rights of the girl child, particularly as regards education. He is of the opinion that clinging to some dogmas of the past, is what has left many northerners in darkness for too long.Below is a video in which the Ooni of Ife is speaking on how the great leaders of this era must help to transform the lives of the people. By: Taskar Suleiman Ginsau




Tuesday, 9 May 2017

LATE: DAUDU SALEH : THE BEACON OF GIRLS CHILD EDUCATION. (1936-2017)

Alhaji Daudu (Zakar) Saleh,  was a royalist, bureaucrats, patriotic, public and business administrator. He was a bridge among his kinsmen. Legend of girls child education, all his nine daughters are graduates.

Academist, Administrator,  Medical Doctor, Lawyer and Engineer among his daughters, talk less of sons.
Born to the famous Magarya clan in Hadejia in the year 1936.  Mallam, son of Alhaji Saleh son of Sarkin Sarkin Arewa Sulemanu and Aishatu daughter of Sarkin Dawaki Ismaila.

He attended Hadejia Elementary School from 1944 to 1948, then Kano Middle School from 1948 to 1952. Attended Ilorin Higher Teacher's College 1952 to 1955.

He started his working career at North Regional Literature Agency (NORLA)  1955 to 1959.
Store Keeper, Nigerian Tobacco Company 1960 to 1962

Chief Clerk Nigerian Tobacco Company 1963 to 1965
Senior Store Keeper Nigerian Tobacco Company 1966 to 1968

Then Appointed Administrative Manager at A. J. SEWARD Zaria 1968 to 1969
Then he moved to G. E. OLLIVANT (Division of UAC of NIG)  as Branch Manager 1970 to 1976.
He was Director Kano State Hotel Board 1975 to 1976
Kano State Commissioner of Health 1977
Kano State Commissioner of Finance 1978
Kano State Commissioner of Establishment 1979
Area Manager G. E OLLIVANT February 1980 to April 1986

Director Zamfara Textiles Industries Ltd (NNDC)  1984 to 1986
Retired from active service July 1986 at the age of fifty.

Director Nigerian Iron Ore Mining Co. ITAKPE 1987 to 1990.
Turbaned Sarkin Fulanin Hadejia December 1983
Appointed Member Hadejia Emirate Council (Education)  1994 to 2015

By: Usman Gumaji

Friday, 5 May 2017

Emir of Hadejia named Uniuyo chancellor Alh. (Dr) Adamu Abubakar Maje

The authorities of the University of Uyo, Akwa Ibom State on Thursday appointed
the Emir of Hadejia, Adamu Maje, as the fifth Chancellor of the university. The Vice Chancellor, Comfort Ekpo, made this known in Hadejia, Jigawa State, while presenting a letter of appointment to the monarch in his palace.

Mrs. Ekpo, who led a delegation of the university’s top management to the emir’s
palace, said Mr. Maje’s appointment was based on merit.

“The university governing council has chosen you to be its royal father based on your
track record and the rich historical background of your emirate,” Mrs. Ekpo had told the monarch.

With the appointment, the vice chancellor said the university believes the monarch would use his vast experience and position in making the university one of the best in
Africa in terms of academic performance and discipline. On behalf of the university,
Mrs. Ekpo congratulated the emir and described the appointment as well deserved.
Uniuyo, which was established in 1991, currently has over 21,000 students with a staff strength of about 4,009, Mrs.
Ekpo said. The Ooni of Ife, Oba Sijuade
Olubusi II, was the pioneer chancellor of the university.

In his response, Mr. Maje assured the
university and the Federal Government of
his readiness the serve in the new position.
“I promise to do all what I can in my
position to work with university council
and all relevant people to actualise the
dreams of the university’s founding
fathers,” the monarch said.
“However, I will work relentlessly to
justify the confidence reposed on me and I
am expressing my gratitude to university
governing council for this honour given to
my emirate”.

Wednesday, 3 May 2017

Tarihin Yakin Hadejia da Gumel a 1872

A zamanin yake-yaken kasar hausa duk gabas da sokoto babu wata kasa mai karfi da yawan rundunar mayaka da sadaukai kamar kasar Hadejia, wannnan dalili yasa sauran kasashe suke shayin kasar Hadejia domin a wannan lokaci kasar Hadejia ta zama Dodo.

A lokacin Sarkin Hadejia Haru mutanan kasar Gumel suke zuwa garuruwan da suke makwabtaka da Hadejia suke kwacewa mutane kaya sannan suna kaiwa wasu kyauyuka hari, har abin yayi yawa da Sarkin Hadejia Haru yaji wannan labari sai ya aikawa Sarkin Gumel Abdu Jatau amma basu dena.

Mai makon ma su bari sai Sarkin Gumel yayi katobara ya aikowa Sarkin Hadejia cewa ba kai hari ba, Sarkin Hadejia ka shirya ganin zuwa da kaina, da Sarkin Hadejia yaji wannan magana ta Sarkin Gumel sai yace a mayarmasa da amsa cewa "bai isa karo dashi ba wannan dalili ne ma yasa duk irin hare-haren da yake kawowa kyauyukan Hadejia bai kulashi.
To amma tinda ya ga zai iya fada da Hadejawa to ga Galadiman Hadejia nan ma ya ishehi fada harma yafi. Aka tada jakada yakai wannan amsa zuwa ga Sarkin Gumel"

Da jin wannan amsa ta Sarkin Hadejia sai Sarkin Gumel ya shiga shirin yaki da Hadejia, bayan ya kwashe wasu kwanaki yana shiri, sai da ya gama shirin sa kaf sai yasa rana ya fito ya nufo Hadejia.

Da Sarkin Hadejia Haru ya sami labari cewa Sarkin Gumel Abdu Jatau ya taho Hadejia da yaki sai ya cewa Galadiman Hadejia Yakuba ya shirya da jama'arsa yaje ya tari Sarkin Gumel ya yi fada dashi, idan kuma bai fito ba to ya wuce har gidan sa can Gumel ya yake shi sannan kuma ya ci garin da yaki, sannan ya nuna masa fifikon dake tsakanin Hadejia da Gumel.

Da Sarkin Hadejia Haru ya bawa Galadima Yakuba wannan yakin nan da nan Galadima Yakuba ya shirya ya fita da rundunarsa ya nufi Gumel yana cikin tafiya ya je dai-dai kan hanyar da take zuwa wani gari da ake kira Mukaddari da Kaugama da Kudna a dai-dai bakin ruwan Kudina sai ga Sarkin Gumel da mutanansa da gamuwarsu batare da wani bata lokaci ba sai suka kaure da yaki.

Wannan yaki tsakanin Galadiman Hadejia Yakuba da Sarkin Gumel Abdu Jatau yaki ne mai zafi mai tsanani sosai, nan take Galadiman Hadejia Yakuba suka ci Gumulawa da yaki suka yi musu ba dadi suka kure su fata-fata korar har Kaugama har Zuburan har Kanya garin nan na iyaka da Madana.

A wannan yakin ne Galadiman Hadejia Yakuba ya kashe Sarkin Gumel Abdu Jatau sannan yasa Takobi ya sare kan Sarkin Gumel, sauran mutanansa da jama'ar Sarkin Gumel suka tsira da kyar.

Bayan an kashe Sarkin Gumel Galadiman Hadejia Yakuba yasa akawo masa dokin da Sarkin Gumel ya hau da Sirdin sa da Takobin sa da Mashin sa Rawanin sa ya taho dasu zai bawa Sarkin Hadejia. Daga nan Galadiman Hadejia ya gama hada komai, sai suka hau dawakan su suka taho Kaugama suka sauka domin su huta. Taskar Suleiman Ginsau

Ashe bayan Galadiman Hadejia ya yi shiri ya fita shima Sarkin Hadejia Haru sai yasa akayi Tambari aka busa Fare da Kugen yaki sai Sarki ya hau tare da mutanan fada ya fita ya bi bayan Galadima, sabida maganar da ya fadawa Galadima cewa "idan bai sami Sarkin a Hanya ba to ya wuce har Gumel ya sameshi a acan ya yakeshi kuma ya kama garin da yaki".

Sarkin Hadejia Haru yana zuwa Kaugama sai ya tarar da Galadima ya sauka yana hutawa da mutanansa, shi kuma Galadima yana jin kade-kaden Sarki sai suka hau dawakai sukaje suka tari Sarki Haru a bayan gari, da isowar Sarki sai Galadima ya fadi yayi gaisuwa sai Sarki ya cewa Galadima yaya na tarar da kai a Kaugama? Sai Galadima yace a cikin albarkacin Sarki ai na gama aikinka tin safe sai dai inda wani yanzu ma muci gaba, Galadima yasa aka kawo Kan Sarkin Gumel da Dokin Sarkin Gumel da Sardin sa da Takobin sa da Mashin sa da Rawanin sa aka nunawa Sarki. Anan Sarki ya nuna farin cikin sa sannan ya yi godiya ga Galadiman Yakuba.

Daga nan Sarkin Hadejia Haru ya bawa Galadiman Hadejia Yakuba Mashin da Takobin da Rawani. Doki da Sirdin kuma aka bawa Muhammad Damaturu, nan take Galadima da mutanansa suka yi godiya ga Sarki, gaba daya suka juyo gida suna annashuwa da farin ciki. Taskar Suleiman Ginau

Tin daga wannan lokacin wannan Mashi da Takubi da Rawanin suka zama abin gado a sarautar Galadiman Hadejia kuma haryanzu akwai wadannan kayan a gidan Galadiman Hadejia. An yi wannan yakin tsakanin Galadiman Hadejia Yakuba da Sarkin Gumel Abdu Jatau a shekara ta 1872.

A duk lokacin da ake wani bikin hawan Sallah ko wani babban biki Galadiman Hadejia wannan Mashin yake rikewa sannan ya rataya Takobin. Taskar Suleiman Ginsau

Sarkin Hadejia Haru ance yayi ta kawo Malaman Addini yana aji yewa a yawancin garuruwan kasar Hadejia domin a kara yada Ilmin Addini a kasar. A zamanin hasken makaranta ya karu dayawa sosai. Sannan mutane da yawa sun karu da karatun Kur'ani da Ilmin Addini sosai.

Sarki Hadejia Haru yana cikin irin wannan taimako nasa har Allah ya kawo masa Ajalinsa a shekara ta 1885.  Bayan mutuwar Sarkin Hadejia Haru sai aka nada babban dansa wato Sarkin Marma Muhammadu ya gajeshi.

Sarkin Marma Muhammadu ya dau wannan matsayin tin lokacin da Sarkin Hadejia Buhari ya kashe sarautar ba'a nada kowa ba sai shi. Amma shi Sarkin Marma Muhammad baije Marma ya zauna ba, ubansa Sarkin Hadejia Haru ya nadashi wannan sarauta domin mushimmancinta ne kawai a mai makon sarautar Chiromanci. Ba a bashi kasar Marma ya mulketa ba kamar yadda Sarkin Marma Larymore ya mulketa kuma ya zauna a cikin kasar tare da mutanansa. Taskar Suleiman Ginsau

Sarautar Chiromanci kuma aka nada Sarkiyo Sarki na Goma Muhammadu an nadashi sarauta a shekarar ta 1885. daga rasuwar mahaifinsa an ce Sarkin Hadejia Muhammadu manyan hakiman mahaifinsa da sauran mutanan fada ne suka nadashi kamar yadda mutanan "Sarkin Hadejia Buhari suka nadashi a farkon sarautarsa bayan sun nadashi sannan suka aika aka kirawo Galadima da sauran hakimai da manyan gari da zuwansu fada sai suka manyan bayin Sarki kuwannan su yana tsaye rike da Takubba duk wanda ya shigo fada sai yaga an nada Sarki gashi a zaune bisa gadon sarauta sannan sai ance dashi ya yi gaisuwa ya yi mubaya'a ga Sarki"

Duk da anyi haka a nadin Sarkin Hadejia Muhammadu amma ba'a su wani tashin hankaliba domin mutanan gari suna kaunarsa sosai. Taskar Suleiman Ginsau

Mu hadu a kashi na biyu. 2



Monday, 1 May 2017

HISTORY AND LIFE OF AMB. HARUNA GINSAU (BARADEN HADEJIA)

Ambassador Haruna Ginsau, mni, Director, Monitoring, Evaluation and Research (M, E&R) hails from Hadejia, Jigawa State. He is a graduate of Political Science, Faculty of Arts and Social Sciences, Ahmadu Bello University, Zaria, 1981.

He joined the Nigerian Foreign Service in 1982 as Third Secretary, and up till date has served in various Departments at the Headquarters of the Ministry of Foreign Affairs (MFA) as well as Nigerian Missions abroad. He has served in the Embassy of Nigeria, Dakar, Senegal, Nigeria High Commission, London and the Nigerian Embassy, Madrid Spain where he served as Minister/Head of Chancery and later became the Chargé d´ Affaires (Acting Ambassador) of Nigeria to the Kingdom of Spain and the Holy See, Acting Permanent Representative of Nigeria to the United Nations World Tourism Organisation (UNWTO) and Acting Commissioner General for Nigeria International Exposition of Zaragoza, Spain, 2008. Ambassador Ginsau has also served as Chargé d´ Affaires a.i (Acting Ambassador) Embassy of Nigeria, Khartoum, Sudan, June 2011 – July 2012 and was appointed by President Goodluck Ebele Jonathan, GCFR as Ambassador Extraordinary and Plenipotentiary of the Federal Republic of Nigeria to the People’s Democratic Republic of Algeria and the Saharawi Arab Democratic Republic (on concurrent basis) July, 2012 – February, 2016. Amb. Ginsau has had a stint outside the Foreign Service. Taskar Suleiman Ginsau

From July 1997 – January, 1999 he served as Member, Jigawa State Executive Council during which he was Honourable Commissioner, Ministry of Lands and Regional Planning; Supervising Commissioner for Environment and Acting Chairman Jigawa State Boundaries Committee. He was the Head of Protocol, House of Representatives, December, 1999 to June, 2000. From June 2000 – May 2003, he served as the Chief of Staff, Office of the Honourable Speaker, House of Representatives, Rt. Hon. Ghali Umar Na’Abba. He was also Member, House of Representatives Technical Committee on Legislative Budget and Research Office. Amb. H. Ginsau was a participant of Senior Executive Course 32/2010 of the National Institute for Policy and Strategic Studies (NIPSS), Kuru, Jos, February – November, 2010, and was awarded the prestigious Membership of the National Institute (mni).

He holds the Traditional Title of BARADE of Hadejia and was decorated with the highest National Honour of the Saharawi Arab Democratic Republic. Ambassador Haruna Ginsau, mni, is married and blessed with five (5) Children, loves Horse Riding, Basket Ball and Swimming and also engages himself in farming. He has visited many countries in the world. Taskar Suleiman Ginsau